Posts

Sen Ndume Ya Roฦ™e Shugaba Tinubu Da ECOWAS Dasu Janye Takunkumin da suka Sanya wa ฦ™asar Nijar Musamman Ta Fuskar Tattalin Arziki.

Image
Sanata Mohammed Ali Ndume ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da kungiyar raya tattalin arzikin ฦ™asashen yammacin Afirka ECOWAS dasu dage takunkumin da suka kakaba wa jamhuriyar Nijar ta fuskar tattalin arziki da kasuwanci da dai sauransu. A cewarsa, takunkumin na tsawon watanni biyar yana matukar shafar al'ummar Nijar, maimakon Gwamnatin mulkin soja ฦ˜arฦ™ashin Jagorancin Janar Abdourahamane Tchiani. Ndume ya yi wannan kiran ne a jiya, a gidan sa na Government Reserved Area (GRA), da ke Maiduguri, jihar Borno, a lokacin da ya koka kan takunkumin da aka kakaba wa mutane miliyan 26 na kasar da ke amfani da harshen Faransanci a Yammacin Afirka. Baya ga taษ“arษ“arewar tattalin arziki da ake fama da shi a Nijar, al’ummar yankunan kan iyakokin jihohin Kano, Zamfara, Borno, Katsina, Sokoto, Jigawa, Kebbi da Yobe, a Najeriya, su ma suna fama da matsalar tattalin arziki da kasuwanci. Ya ce ya kamata a sanya takunkumi kan Gwamnatin Tchiani da ta hambarar da Gwamnatin shugaban Mohame

Najeriya ba ta uzirin dawwama cikin fatara da talauci -Shettima

Image
Mataimakin Shugaban ฦ˜asa, Kashim, ya bayyana cewa Najeriya ba ta da wani uzirin da za ta ci gaba da dawwama cikin ฦ™angin talauci, ฦ™uncin rayuwa da fatara. Ya yi wannan bayani a lokacin da ya ke rantsar da Kwamitin Inganta Abinci Mai Gina Jiki, ranar Juma’a, a Abuja. Kafa kwamitin ya bijiro ne saboda ฦ™oฦ™arin da Gwamnatin Shugaban ฦ˜asa Bola Tinubu ke yi na magance matsalar rashin abinci mai gina jiki. Kwamitin zai jagoranci aikin yaฦ™i da yunwa da rashin abinci mai gina jiki a faษ—in Najeriya. Da ya ke jawabi wajen ฦ™addamar da Kwamitin Samar da Abinci Mai Gina Jiki (NCWC), Shettima ya jaddada muhimmancin haษ—a kai da Kwamitin Inganta Abinci da Kula da Abinci Mai Gina Jiki na ฦ˜asa (NCFN). A.S.U Media Yayin da Shettima ya kai ziyara a ฦ™auyen Tudun Biri, inda Sojoji suka jefa bam bisa kuskure kan masu Maulidi, hankalin Mataimakin Shugaban ฦ˜asa ษ—in ya tashi da ya ga yara ฦ™anana marasa galihun abinci mai gina jiki a jikin su. Dangane da haka ne ya ce, “Ba mu da wani uziri

A Najeriya wasu sun mayarda masallaci gidajen su, su shiga su zauna suyi ta cin mutumcin mutane suna zagin da ko a toilet din gidan su basa yi, amma za su shigo dakin Allah su yi. / Sheriff Almuhajir.

Image
Masallaci ko da dukiyar ka ka gina shi ya zama dakin Allah ba na ka ba ne, amma a Najeriya wasu sun mayarda masallaci gidajen su, su shiga su zauna suyi ta cin mutumcin mutane suna zagin da ko a toilet din gidan su basa yi, amma za su shigo dakin Allah su yi.   Tun suna zagin ma su addinai mabanbanta, su ka dawo zagin ma su sabanin akidah suka tsallake yan akidah daya suka shiga kungiya daya, suka dawo masallaci daya kai yanzu gar da gar ma suke kama sunan juna suna narka bakaken maganganu. Sun mayar da mimbarin wajen yakar sabanin ra'ayi na siyasa ne ko na neman duniya, kwanannan wani malami a Kano yake amfani da majlisin karatu don tallar dan takara, kuma gar da gar yake zagin Gomna mai ci, kuma ya sani tsakani da Allah dukkan su da constitution za su yi mulki ba da al-Qur‘ani ba. Idan wanda ba sa so ya samu daukaka su shiga mimbari su ce ba sa so, idan yayi kuskure su kambama, idan ya yi alheri su kore. Duk sun koyawa ya'yan ku rashin kunya da zagin m

Raddi wa masu kushe rabon da Aliyu Aminu Garu yayi :- Abdulrahaman Inuwa kawu .

Image
๐˜๐€๐Š๐€๐Œ๐€๐“๐€ ๐€๐‹'๐”๐Œ๐Œ๐€๐‡  ๐’๐”๐’๐€๐ ๐–๐€๐๐๐€๐... Naga cece kuce yayi yawa a wagga kafa kan wadannan kayayayaki da Hon ALI GARU yara ba a karamar hukumar Bauchi na Masai  Nada kyau komai zakayi musamman adawa yakamata kanada tafe hujja...? Wadannan kaya da'aka raba na Masai na zamani baya daga cikin Consistuency Project na  Hon Aliyu Aminu Garu  Wadannan kaya wani kanfanine na takin zamani wato Indorama suka bayar ta hannun Hon. Aliyu Aminu Garu saboda wata alaka tasu kasuwanci da zumunci sukaga yadace su bayar kuma a karamar hukumar Bauchi kuma ta hannun Hon Aliyu Aminu Garu  Da badon akwai dan jihar bauchi kuma dan karamar hukumar bauchi a kanfanin ba da wata jihar za'a kai ko wata karamar hukumar wadda dane' ga Alhaji Inuwa Obi. Nada kyau mu dunga tsaurara bincike da alfanun abu kafun adawa dashi da kuma wadda yakawo karamar hukumar Bauchi don tafi mana kowa a cikin yan'siyasar nan dukkansu ko waye zai kawo cigaba mu

Dan Majalisan Tarayya,Ya rabawa Al'ummar Mazabar sa bututun magudanar: Masai.Hon Aminu Aliyu Gari

Image
Ya rabawa Al'ummar Mazabar sa bututun magudanar Masai. Hon Aminu Aliyu Garu Dan Majalisa Mai wakiltan ฦ˜aramar Hukumar Bauchi a Majalisan Tarayya dake Abuja ya rabawa Al'ummar Mazabar sa bututun magudanar Masai amatsayin tallafin romon Demokradiyya. Shin ya kuke ganin matsayin wannan tallafin nasa ? Sashin tallace-tallace .. Domin Karin bayani za'a iya bibiyan A.S.U Media ta shafinta na Facebook dan aiko da sakon kai tsaye, ko a aikonmata ta email address kamar haka ( asumedia2@gmail.com) ko a tuntubeta ta WhatsApp a wanannan lambar 09037484655. MUNGODE . YouTube Channel :-A.S.U YouTube channel https://www.youtube.com/@a.s.umedia8014 WhatsApp Channel:-A.S.U WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VaA2BdxGZNCky49CCX3Q Website :-A.S.U website https://asumediablog.blogspot.com/?m=1 Tiktok :-A.S.U Tiktok tiktok.com/@a.s.u.media INSTAGRAM :-A.S.U Instagram https://instagram.com/a.s.u_media?igshid=MzNlNGNkZWQ4Mg

Daga Kamfanin A.S.U Media -- Sakon taya murnan samun Sarautan Wazirin katagum.

Image
A madadin Kamfanin A.S.U Media da dukkannan ma'aikatanta Suna farin ciki tareda taya Tsohon mataimakin Gwamnan Jihar Bauchi Arch Audi Sule katagum Murnar samun Sarautan Wazirin katagum Wanda Mai Martaba Sarkin Katagum Alh Umar Faruk II, ya tabbatar masa da Shi a ranar 06-11-2023. Tareda fatan Allah yasa wannan Sarautan Wazirin katagum ya Zama ya amfanar da Al'ummar kasar katagum dama Bauchi Baki Daya. Sign :- Management. Sashin tallace-tallace .. Domin Karin bayani za'a iya bibiyan A.S.U Media ta shafinta na Facebook dan aiko da sakon kai tsaye, ko a aikonmata ta email address kamar haka ( asumedia2@gmail.com) ko a tuntubeta ta WhatsApp a wanannan lambar 09037484655. MUNGODE . YouTube Channel :- A.S.U YouTube channel https://www.youtube.com/@a.s.umedia8014 WhatsApp Channel:- A.S.U WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VaA2BdxGZNCky49CCX3Q Website :- A.S.U website https://asumediablog.blogspot.com/?m=1 Tiktok :- A.S.U Tiktok tiktok.com/@

‘Yan sanda sun kama shugaban ฦ™ungiyar ฦ˜wadago ta Najeriya (NLC) Joe Ajaero, a birnin Owerri na Jihar Imo.

Image
‘Yan sanda sun kama shugaban ฦ™ungiyar ฦ˜wadago ta Najeriya (NLC) Joe Ajaero, a birnin Owerri na Jihar Imo. Kakakin ฦ™ungiyar Benson Uper ne ya bayyana haka a saฦ™on da ya aike wa manema labarai ta manhajar WhatsApp. Har kawo yanzu ba a san inda aka nufa da shi ba. NLC dai tana jagarantar zanga-zanga a faษ—in jihar ta Imo game da abin da ta kira rashin kyautata wa ma’aikata da hana su albashi da sauransu. Sashin Tallace-tallace na kamfanin A.S.U Media